fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Motar Siminti ta kashe mutane 6 a Edo

Date:

Akalla mutane shida ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 16 suka samu raunuka a safiyar ranar Larabar, yayin da wata babbar mota da ke jigilar siminti ta kutsa kai cikin shaguna da dama a Auchi da ke karamar hukumar Etsako ta Yamma a jihar Edo.

An tattaro cewa motar da ta taho daga sanannen unguwar Up-garage da ke cikin garin polytechnic, ta na gangarowa daga tudu, sai kwatsam ta karye kuma direban ya rasa yadda zai yi.

Wata majiya a garin da ta bayyana sunansa da Sani Aliu, ta ce, ya na tare da abokansa ne a titin Inu Umoru da ke kusa da garin sai ya ji karar hadarin da aka fi sani da Inuwar Igbo.

Ya kara da cewa motar ta kutsa cikin shaguna da dama, inda ta kashe mutane da dama tare da lalata kayayyaki na miliyoyin Naira.

Sani ya kuma ce, wasu sun yi ta kokarin zakulo gawarwaki daga baraguzan gine-ginen da suka ruguje da kuma karkashin motar motar.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...
X whatsapp