fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Minista ya janye daga takarar shugaban kasa

Date:

Karamin ministan albarkatun man fetur, Timipre Sylva, ya janye daga takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC kuma ya koma bakin aiki.

Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya rawaito cewa, Mista Sylva ya janye ne bayan ya yi la’akari da gagarumin aikin da ke hannun sa a ma’aikatar.

Wata kungiya mai suna Northern Solidarity Group, a ranar 9 ga watan Mayu, ta gabatar da fom din nuna sha’awa da tsayawa takarar jam’iyyar APC ga ministan domin samun damar tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar a shekarar 2023.

Kudin fom din ya kai Naira miliyan 100.

Wani jami’in ma’aikatar da ya zabi a sakaya sunansa ya ce, Mista Sylva ya janye daga takarar neman goyon bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari a yunkurinsa na ganin an samu ingantaccen fannin mai.

“Ya yi alkawarin tuntubar shugaban kasar da shugabannin siyasar sa a ranar da aka ba shi fom din.

“Ya yi imanin cewa mayar da hankali kan aikinsa zai jawo karin saka hannun jari a bangaren mai da iskar gas.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp