fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Matar Abba Kyari ta yanke jiki ta fadi a kotu

Date:

Matar jami’in dan sandan da aka dakatar, DCP Abba Kyari, ta yanke jiki ta fadi a cikin harabar babbar kotun tarayya dake birnin Abuja.

Matar, sanya da bakin Hijabi ta yanke jiki ta fadi ne lokacin da Alkali Emeka Nwite ya yi watsi da bukatar belin Abba Kyari, bisa zargin safarar hodar iblis da ake masa.

Matar ta yanke jiki ne lokacin da jami’an NDLEA suka tasa keyar Abba Kyari da sauran wadanda a ke zargi daga cikin kotun, in ji rahoton Vanguard.

Wasu jami’an NDLEA da lauyoyi su ka yi gaggawan daukarta daga wajen, kuma suka shigar da ita daya daga cikin ofishohin dake cikin kotu.

Sai dai an yi kokarin samar mata abin shaka, lokacin da matan da suka rako ta kotu suka ce ta na fama da cutar nimfashi ta asma.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar Æ´ansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp