fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Matan da ake zargin mazajen su ‘yan Boko Haram ne na yin zanga-zanga a Kano

Date:

Wasu mata da jami’an tsaro su ka tsare mazajensu fiye da shekara ɗaya ba tare da shari’a ba, na gudanar da zanga-zanga a Jihar Kano.

Wasu daga cikin matan sun fito ne tare da ‘ya’yansu ƙanana maza da mata.

A 2021 ne wata kotu a Dubai da ke ƙasar Daular Larabawa (UAE) ta yanke wa wasu ‘yan Najeriya hukunci, ciki har da ɗaurin rai-da-rai, saboda kama su da laifin yi wa Boko Haram canjin kuɗaɗe.

Sakamakon haka ne jami’an tsaro a Najeriya suka fara kamen wasu ‘yan canjin da ake zargi da tallafa wa ƙungiyar wajen yi musu safarar kuɗaɗe.

Mafi yawan mazajen da ake tsare da su fiye da shekara ɗaya ‘yan kasuwar canji ne da aka fi sani da wapa, kuma tun da aka kama su ba a bari iyalansu sun gan su ba in ban da kwanan nan, a cewar matan da suka shaidawa BBC.

Hukumomi na zargin mazajen nasu ne da taimaka wa ƙungiyar masu iƙirarin jihadi ta Boko Haram ta hanyar yi musu canjin kuɗin ƙasar waje.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp