fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Masar ta saki Dan Jaridar AlJazeera

Date:

Kafar yada labarai ta Al Jazeera ta bayyana cewa, hukumomi a Masar sun saki dan jaridar ta Ahmed El-Nagdy da suka tsare.

Wannan na zuwa ne yayin da shugaban kasar ta Masar Abdel Fattah al-Sisi ke ziyara a Qatar – wurin da kafar yada labaran ke yada shirye-shiryenta.

Haka-zalika, wannan ne kuma karon farko kenan tun bayan da kasashen biyu suka dawo da huldar dangantaka a shekara da ta wuce bayan rashin jituwa ta diflomasiyya.

An tsare El-Nagdy tsawon shekara biyu, inda har yanzu ake ci gaba da tsare abokanan aikinsa biyu.

Gwamnatin Masar karkashin jagorancin Abdel Fattah al-Sisi ta sha kama ‘yan jaridan Al Jazeera kan abin da ta kira na yada labaran da basu dace ba da take yi

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp