fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Manchester United ta mayar da martani a kan Ronaldo

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta fitar da wata sanarwa, bayan hirar da dan wasanta Cristiano Ronaldo ya yi da fitaccen dan jarida dan kasar Burtaniya Piers Morgan.

Kwanan nan Ronaldo ya yi wata hira ta musamman da Morgan inda ya caccaki Manchester United da kocinta Erik ten Hag.

Kyaftin din Portugal ya ce Man United ta ci amanar sa kuma baya mutunta Ten Hag.

Sai dai yayin da take mayar da martani ga ci gaban, Man United, a cikin wata sanarwa ta shafinta na yanar gizo ranar Litinin, ta ce: “Manchester United ta lura da yadda kafafen yada labarai suka yada hirar da Cristiano Ronaldo ya yi.

“Kungiyar za ta yi la’akari da martanin ta bayan an tabbatar da cikakkun bayanai.

“Mayar da hankalinmu ya kasance kan shirya don rabin na biyu na kakar wasa tare da ci gaba da haÉ“aka, imani da haÉ—in kai tsakanin ‘yan wasa, manaja, ma’aikata, da magoya baya.”

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naÉ—a Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano É—aure shahararrun...
X whatsapp