fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Majalisar dokokin Zamfara ta amince da rataye masu bayar da bayanai ga masu garkuwa

Date:

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta amince da kudirin dokar hukunta duk wani laifi da ya shafi ‘yan fashi a jihar ta hanyar rataya.

SIYASAR NIGERIA ta gano cewa majalisar ta zartar da kudirin ne a ranar 28 ga watan Yunin 2022.

Ya ce, kudurin dokar ya tanadi hukunta masu ba da labari da duk wadanda ke da hannu wajen taimakawa da garkuwa da mutane, satar shanu, da kuma ‘yan fashi a jihar da ke fama da rikici.

A cewar ‘yan majalisar, masu ba da labari da ke ba da taimako ga ‘yan ta’adda za su fuskanci kisa ta hanyar rataya a bainar jama’a.

Da yake magana a kan kudurin dokar, Abdullahi Shinkafi, mashawarci na musamman kan harkokin gwamnati na gwamnan Zamfara, ya ce: “A yau, gwamna zai sanya hannu kan hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane, masu ba da labari da duk wani lamari da ya shafi ‘yan fashi. ” in ji shi.

“Majalisar dokoki, jiya a Zamfara ta zartar da hukuncin kisa ga masu garkuwa da mutane, masu ba da labari da kuma masu bayar da gudummawa.”

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp