fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Majalisar dokokin Oyo ta tsige mataimakin gwamna

Date:

Majalisar dokokin jihar Oyo ta tsige mataimakin gwamnan jihar, Injiniya Rauf Olaniyan, bayan da wani kwamiti mai wakilai bakwai da babban alkalin alkalan jihar ya kafa, domin binciken mataimakin gwamnan kan zargin aikata ba daidai ba ya bukaci hakan.

Rahoton kwamitin ya ce, an samu mataimakin gwamnan da laifi kan duka zarge-zargen da ake yi masa.

Duka ‘yan majalisar jam’iyyar PDP 23 da suka halarci zaman na yau sun aminci da bukatar kwamitin.

A ranar Alhamis din da ta gabata ne dai babbar kotun jihar da ke ibadan ta yi watsi da karar da mataimakin gwamnan ya shigar gabanta yana neman kotun ta dakatar da ‘yan majalisar daga tsaige shi.

A kwanakin baya ne dai mataimakin gwamnan ya fice daga jam’iyya PDP mai mulkin jihar zuwa APC mai hamayya.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haÉ—aka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp