fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Majalisar dokokin Kaduna za ta binciki Nasir El-Rufa’i

Date:

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta fara binciken lamuni da kuma tallafin da gwamnatin da ta shude ta Mallam Nasir El-Rufai ta karba daga kasashen waje da na cikin gida da ake ta cece-kuce a kai.

Majalisar ta kafa wani kwamiti da zai gudanar da binciken a zauren taron na ranar Talata wanda shugaban majalisar, Yusuf Liman Dahiru ya jagoranta.

An ba wa kwamitin alhakin fara binciken gaskiyar ma’amalar kudi da lamuni da tallafi da sauran ayyukan aiwatarwa tun daga 2015 har zuwa 2023.

Kwamitin binciken ya ba da umarnin gayyatar El-Rufai da wasu manyan mutane ciki har da tsohon shugaban majalisar wakilai ta 8 da ta 9.

Sauran wadanda za a gayyata sun hada da tsoffin kwamishinonin kudi da kuma tsoffin kwamishinonin kasafin kudi da tsare-tsare.

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya koka da dimbin bashin da gwamnatin da ta shude ta bari, wanda ya yi ikirarin gazawa gwamnatin sa.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp