fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kwamishinan harkokin Ruwa a Kano ya yi murabus

Date:

Mukaddashin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ya amince da murabus din da kwamishinan kula da albarkatun ruwa na jihar, Sadiq Aminu Wali, bisa radin kansa.

Kwamishinan wanda ya mika takardar murabus din ta ofishin mukaddashin gwamna a madadin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya shafe shekaru biyu yana aiki.

A wata sanarwa da kwamishinan yada labarai Malam Muhammad Garba ya fitar, mukaddashin gwamnan ya yabawa kwamishinan mai barin gado, bisa hidimar da yiwa gwamnati da al’ummar jihar Kano.

Ya yi nuni da gamsuwa da nasarorin da aka samu a ma’aikatar, duk da kalubalen da ake fuskanta, a fannin samar da ruwan sha ga al’ummar da ke karuwa, musamman a babban birnin jihar.

Mukaddashin gwamnan ya yi matukar godiya ga kwamishinan da ke barin gado tare da yi masa fatan alheri. A cewar sanarwar da kwamishinan yada labarai Malam Muhammad Garba ya fitar.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp