fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kungiyar kwadago ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

Date:

Kungiyoyin kwadagon da suka hada da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da kuma TUC sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani daga ranar 3 ga watan Yunin 2024.

A cewar kungiyar kwadagon, yajin aikin ya zama dole saboda gwamnatin tarayya ta nuna rashin amincewarta da kin kara Naira 60,000 da ta yi a taron koli na uku da ya gudana a Abuja ranar Juma’a.

Shugaban kungiyar ta NLC, Joe Ajaero da shugaban TUC Festus Osifo ne suka bayyana yajin aikin a wani taron manema labarai na hadin gwiwa.

Osifo ya bayyana cewa, “Kamar yadda kuka sani, mun yi taro na karshe da ya gabata a yau, wato ranar Talata. A wannan taron, sun (gwamnati) sun bayar da Naira 60,000. Sun gayyace mu taro a yau (Juma’a), kuma muka tattauna a kai, muna tunanin suna nuna jajircewar da ya dace.

“Abin mamakinmu, babu wata muhimmiyar wakilci daga Gwamnatin Tarayya ko Gwamnonin Jihohi da ya kamata su kasance cikin tattaunawar.

“Don haka a fasahance, mun ji sun yi watsi da mu saboda sun jajirce game da tayin N60,000. Ko kobo ba a kara masa abin da muka ki yarda da shi ba.”

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp