fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotun koli ta amince da soke rajistar jam’iyyun siyasa 22 da INEC ta yi

Date:

Kotun koli ta amince da soke rajistar jam’iyyun siyasa 22 da hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta yi.

Hukumar INEC ta soke jam’iyyun ne a shekarar 2020, sakamakon rashin tabuka komai a zabukan da suka gabata.

Mai shari’a Ejembi Eko, wanda ya yanke hukunci a kan lamarin a ranar Juma’a, ya yi watsi da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke wanda ya soke soke rajistar.

Mai shari’a Eko ya bayyana cewa kotun daukaka kara da kan ta (suo motu) ta tabo batun rashin yin adalci ga wadanda aka soke kuma ta cimma matsaya ba tare da jin ta bakin sauran bangarorin da lamarin ya shafa ba.

“Wannan roko da INEC ta yi ya dace kuma an yarda da haka. Hukuncin kotun da ke kasa an yi watsi da shi,” inji ta.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp