fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta umarci Yahaya Bello ya mika kansa

Date:

A ranar Talata ne kotun daukaka kara ta umarci tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello da ya gabatar da kansa domin gurfanar da shi a gaban kuliya.

Kotun ta kuma hana Bello daukar wasu matakai na tuhume-tuhumen, sai dai idan an gurfanar da shi a gaban kuliya.

Kotun ta kuma yi watsi da hukuncin da babbar kotun jihar Kogi ta yanke.

Ba a san inda Bello yake ba tun bayan da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati, EFCC, ta yi yunkurin kama shi a wani samame da suka kai gidansa da ke Abuja, ‘yan watannin da suka gabata.

Gwamna Usman Ododo ya yi fatali da yunkurin jami’an EFCC na kama Bello daga gidansa da ke Abuja.

EFCC na tuhumar Bello da laifin karkatar da sama da Naira biliyan 80 a lokacin yana gwamna na tsawon shekaru takwas.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp