fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta soke tikitin takarar Sanatan Adamawa ta tsakiya

Date:

Babbar kotun tarayya da ke Yola, ta soke tikitin jam’iyyar PDP na takarar kujerar Sanatan Adamawa ta tsakiya.

An ayyana kakakin majalisar dokokin jihar, Aminu Abbas ne a matsayin wanda ya lashe tikitin takara a lokacin da aka gudanar da zaben fidda gwani na ‘yan majalisar dattawa na jam’iyyar PDP a farkon shekarar.

Wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Abdulaziz Anka, ta yanke hukuncin a ranar Litinin cewa shigar Awwal Tukur a matsayin dan takarar siyasa a zaben fidda gwani ya bata dukkan tsarin.

Daya daga cikin wadanda suka yi takarar tikitin takara da shugaban majalisar, Abubakar Ibrahim ne ya shigar da karar, inda ya ce baya ga batun Awwal Tukur na cewa wadanda ba wakilai ba ne suka kada kuri’a a zaben fidda gwani.

Kotun da ta yanke hukuncin na ranar Litinin, ta mai da hankali kan shigar Awwal Tukur, inda ta zargi PDP da rashin gudanar da zaben fidda gwanin da ya dace da dokokin da suka dace.

Kotun ta kammala da cewa jam’iyyar PDP ba ta da dan takara a zaben Sanatan Adamawa ta tsakiya da za a yi a badi.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp