fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta kori ‘yan takarar majalisa 14 na NNPP

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke Fatakwal a ranar Alhamis ta kori ‘yan takarar majalisar dokoki 14 na jam’iyyar New Nigeria People’s Party a jihar Ribas saboda rashin bin dokar zabe da jam’iyyar ta yi wajen gudanar da zabukan fitar da gwaninta.

Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar ta maka ‘yan takarar jam’iyyar NNPP a gaban babbar kotun tarayya tana neman a soke su.

Alkalin kotun, Mai shari’a Turaki Muhammed, a hukuncin da ya yanke, ya ce jam’iyyar PDP ta iya tabbatar wa kotu cewa jam’iyyar NNPP ba ta bin ka’idojin da aka gindaya a sabuwar dokar zabe a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyarsu.

Don haka alkalin ya umarci hukumar zabe mai zaman kanta da ta daina amincewa da wadanda abin ya shafa a matsayin ‘yan takara.

Hukuncin na zuwa ne kwanaki kadan bayan wata babbar kotun tarayya da ke Fatakwal ta soke dukkan zabukan fidda gwani da jam’iyyar All Progressives Congress ta gudanar a jihar Ribas.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp