fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta hana a tsige mataimakin gwamnan Oyo

Date:

Wata babbar kotun jihar Oyo da ke zamanta a Ibadan, ta hana majalisar dokokin jihar ci gaba da batun tsige mataimakin gwamnan jihar Injiniya Rauf Aderemi Olaniyan.

Kotun karkashin jagorancin mai shari’a, Ladiran Akintola, ta bayar da wannan umarni a ranar Laraba.

DAILY POST ta tuna cewa, a kwanakin baya Majalisar ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan.

Majalisar ta yi zargin cewa, mataimakin gwamnan ya aikata wasu laifuka.

Hakan ya sa mataimakin gwamnan ya garzaya kotu domin dakatar da tsige shi.

A ranar Laraba ne dai kotun ta hana ‘yan majalisar cigaba da tsige mataimakin gwamnan.

Akintola ya yanke hukuncin cewa majalisar dokokin jihar ta dakatar da duk wani tsari na tsige shi.

Alkalin, a cikin jawabinsa, ya dage sauraron karar zuwa ranar Talata, 5 ga Yuli, 2022.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp