fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta dage shari’ar Nnamdi Kanu

Date:

An dage shari’ar dan fafutukar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu, har zuwa ranar 8 ga watan Afrilun 2022 domin yanke masa hukunci.

Rahotanni sun bayyana cewa, a ranar Larabar nan ne aka ci gaba da shari’ar jagoran ‘yan awaren. Ana tuhumar Kanu da laifuka 15 da suka hada da ta’addanci, cin amanar kasa, tada zaune tsaye da kuma gudanar da haramtacciyar kungiyar.

Kanu wanda ke shugabantar haramtacciyar kungiyar ‘yan awaren Biafra (IPOB), a baya ya musanta zargin da ake masa.

Lauyan Kanu, Mike Ozekhome, ya yi jayayya cewa, laifuffukan da ake zargin Kanu ya aikata ba su da tushe, inda ya ce, ba a bayyana inda suka aikata da kuma lokacin da suka aikata ba. Ya kuma bayyana cewa Najeriya ba ta da hurumin yanki.

A yau ne ake gudanar da zanga-zangar neman a sake shi a sassan Turai, ciki har da Jamus, a gaban gine-ginen Majalisar Dinkin Duniya (UN) a birnin Bonn.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp