fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta dage karar shugaban kasa zuwa 10 ga wata

Date:

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa ta dage zamanta zuwa ranar Laraba 10 ga watan Mayu, batutuwan da suka gabatar gabanta na kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na 2023.

Daya daga cikin mai magana da yawun jam’iyyar Labour Party, LP, Kenneth Okonkwo, ne ya bayyana hakan a wani sakon Twitter a ranar Litinin.

Okonkwo ya rubuta: “Bayan takaitaccen shari’ar kafin sauraren karar, an dage sauraron karar zuwa ranar Laraba, 10 ga Mayu, 2023 da karfe 2 na rana.”

Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta fara aiki a Abuja, ranar Litinin.

Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP, da takwaransa na jam’iyyar Labour, LP, Peter Obi suna kalubalantar ayyana Tinubu na jam’iyyar All Progressives Congress, APC, a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp