fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Kotu ta bayar da belin Farah Dagogogo dan majalisar wakilai

Date:

Bayan shafe kwanaki 62 a tsare, wata babbar kotun jihar Ribas karkashin jagorancin Hon. Mai shari’a Chinwendu Nworgu, a safiyar Talata, ya bayar da belin dan majalisar wakilai, Hon. Farah Dagogo.

Dagogo, wanda ya kasance dan takarar gwamna a jam’iyyar PDP, yana fuskantar shari’a bisa zarginsa da aikata manyan laifuka.

An kama dan majalisar ne a ranar 22 ga Afrilu, 2022 a wurin da ake gudanar da atisayen tantance masu neman takarar gwamna a jam’iyyar a Fatakwal, kasa da kwanaki hudu bayan Gwamna Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa ana neman sa ne bisa zarginsa da daukar wasu da ake zargin ‘yan kungiyar asiri ne don kawo cikas wajen tantance masu neman tsayawa takarar gwamna a jam’iyyar. sakatariyar jam’iyya.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp