fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jiga-jigaen APC na tafka muhawara a kan shugabanci

Date:

A yanzu haka wasu jiga-jigan ‘yan takarar neman kujerar shugaban jam’iyyar APC na kasa, su na tafka muhawara a Abuja.

Taron da ‘yan jam’iyar ta APC ta shirya ya samu halartar, Sanata Tanko Almakura da Malam Salihu Mustapha da Sanata Ali Modu Sheriff da Sanata Sani Bello, da Sunny Monidafe da Muhammed Etsu da kuma Isa Yuguda da dai sauransu.

‘Yan takarar dai sun gabatar da dalilai daban-daban wadanda dukkansu su ke da nufin zage damtse wajen ganin sun samu matsayi mafi girma a jam’iyya mai mulki.

Jam’iyyar APC ta ce ta shirya taron shekara-shekara mai taken: “APC bayan 2023-ayyukan da ke gabansu: Matsayin masu ruwa da tsaki an yi amfani da shi ne a matsayin mahanga ta basira ga masu neman kujerar shugaban jam’iyyar.

Ku ci gaba da bibiyar mu.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...
X whatsapp