fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jiga-jigaen APC na tafka muhawara a kan shugabanci

Date:

A yanzu haka wasu jiga-jigan ‘yan takarar neman kujerar shugaban jam’iyyar APC na kasa, su na tafka muhawara a Abuja.

Taron da ‘yan jam’iyar ta APC ta shirya ya samu halartar, Sanata Tanko Almakura da Malam Salihu Mustapha da Sanata Ali Modu Sheriff da Sanata Sani Bello, da Sunny Monidafe da Muhammed Etsu da kuma Isa Yuguda da dai sauransu.

‘Yan takarar dai sun gabatar da dalilai daban-daban wadanda dukkansu su ke da nufin zage damtse wajen ganin sun samu matsayi mafi girma a jam’iyya mai mulki.

Jam’iyyar APC ta ce ta shirya taron shekara-shekara mai taken: “APC bayan 2023-ayyukan da ke gabansu: Matsayin masu ruwa da tsaki an yi amfani da shi ne a matsayin mahanga ta basira ga masu neman kujerar shugaban jam’iyyar.

Ku ci gaba da bibiyar mu.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp