fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jami’an NDLEA na bogi sun shiga hannu da safarar muggan kwayoyi

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta kama wasu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi da jami’in hukumar NDLEA na bogi.

Wata sanarwa da DSP Suleiman Nguroje ya fitar, ta ce, mutanen da aka bayyana sunayensu kamar haka, Kalbiru Muhammed mai shekaru 41 da kuma Musa Abubakar mai shekaru 29, an kama su ne a lokacin da suke kan hanyarsu ta kai miyagun kwayoyi da aka gano akansu a garin Yola.

An boye magungunan ne a cikin katon talbijin na ledar da akwatin sauti (speaker) don doke jami’an tsaro da kuma gujewa kama su.

Nguroje ya kara da cewa, za a binciki mutumin da aka kama dillalin miyagun kwayoyi da kuma wadanda suka hada da shi da kyau tare da gurfanar da shi a gaban kuliya.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp