fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Jami’an Civil Defence sun kama mai garkuwa da mutane a Gombe

Date:

Jami’an tsaro na Civil Defence, sun kama wani matashi dan shekara 25 da ake zargin mai garkuwa da mutane ne dan asalin karamar hukumar Shongom a jihar Gombe, bisa zarginsa da yunkurin yin garkuwa da wani mutum mai suna Usman Mohammed dan shekara 70 a garin Koburga da ke iyaka da Billiri, karamar Hukumar Kaltungo.

Rahotanni ya nuna cewa, Lawal ya yi wa wanda abin ya shafa raunuka daban-daban a sassan kunne da kafada.

Da yake gabatar da wanda ake zargin a ranar Talata, Kwamandan jihar Waziri Goni ya bayyana wanda ake zargin Lawal a matsayin mai garkuwa da mutane wanda ya baiwa jami’an tsaro wahala a baya, inda ya kara da cewa, ya yi barna da ā€˜yan kungiyar sa.

Goni ya bayyana cewa, rundunar ta samu nasarar dakile harin ne ta hanyar hadin gwiwar mazauna yankin, inda ya bukace su da kada su yi kasa a gwiwa wajen samar da sahihin bayanai da za su sa jihar ta samu zaman lafiya.

A cewar Kwamandan, Lawal ya gudanar da aiki a kewayen Shongom, Billiri, da Kaltungo. Ya kama mutane ana neman kudin fansa da kisa.

ā€œSauran ā€˜yan kungiyar, kusan hudu, sun gudu da bindigogin AK-47 da wasu bindigu. Su ne ’yan banga da ke yawo a cikin babban birnin Gombe, sun ba jami’an tsaro ciwon kai. Alhamdu lillahi muna da daya daga cikinsu da wasu kusan shida a gidan yari, sauran hudu kuma da yardar Allah za mu same su,ā€ inji shi.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ę“ansandan jihar Kaduna, sun buʙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ʙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ā€˜Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ʙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ā€˜yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp