fidelitybank

Da Dumi-Dumi: ISWAP ta kashe Dan Sanda a jihar Borno

Date:

Ƙungiyar Islamic State (IS), ta yi iƙirarin kai wa ayarin motoci hari na shugaban Ƙaramar Hukumar Nganzai da ke Jihar Borno, inda ta ce, ta kashe ɗan sanda ɗaya.

Cikin wani iƙirari da ta wallafa a shafinta na dandalin Telegram, ƙungiyar ta ce, ta kai harin ne a kan titin zuwa Gajiram da Gajigana ta hanyar amfani da manyan makamai.

A cewar ƙungiyar, reshenta da ke ayyuka a yammacin Afirka mai suna West Africa Province branch (ISWAP) ne ya kai harin, inda suka kashe ɗan sandan tare da ƙona mota ɗaya a harin.  A cewar BBC.

Sai dai ba ta faɗi sunansa shugaban ƙaramar hukumar ba, ammma rahotanni a Najeriya sun ce sunansa Honorabul Mamman Gadai kuma ba a ji masa rauni ba.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp