fidelitybank

Da Dumi-Dumi: INEC ta kama Naira miliyan 32,400 a Legas gabanin zabe

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a ranar Juma’a ta kama wasu makudan kudade har Naira miliyan 32,400,000 a Legas.

Ana zargin kudaden an ware su ne domin sayen kuri’u a Legas, kamar yadda Wilson Uwujaren, shugaban yada labarai na EFCC ya bayyana.

Kakakin ya tabbatar da cewa an kai wadanda ake zargi da hannu a hannu domin ci gaba da yi musu tambayoyi.

Karanta Wannan: EFCC ta tura jami’anta wajen zaben 2023

Shugaban Hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa ya roki dukkan jami’an da aka tura domin sa ido kan zaben da su nuna jajircewa.

Bawa ya gargade su da cewa kada su ba wa marasa kishin kasa damar yin zagon kasa a zaben da za a yi ta hanyar ba da kudi.

Hukumar ta sanar da cewa, a halin yanzu akwai tawaga masu dabara a dukkan jihohin tarayya da kuma babban birnin tarayya Abuja.

Uwujaren ya kara da cewa “An riga an yada layukan wayar tarho ta kafafen sada zumunta na zamani domin jama’a su raba bayanai game da matsalar kudi,” in ji Uwujaren.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp