fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Har yanzu ni ne gwamnan Ebonyi – Dave Umahi

Date:

Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya ce, kwata-kwata bai yi nadamar komawa jam’iyyar APC ba.

Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga magoya bayan jam’iyyar a wajen wani gangamin goyon baya da masoyan sa suka gudanar a dandalin ruwa na Udensi da ke Abakaliki, babban birnin jihar.

Ya roki magoya bayan sa da su kwantar da hankula tare da tabbatar wa magoya bayan jam’iyyar cewa, hukuncin tsige shi a matsayin gwamna ba zai tsaya iya nan ba.

A ranar Talata ne mai shari’a Inyang Ekwo na babbar kotun tarayya da ke Abuja, ya bayar da umarnin tsige gwamnan da mataimakinsa Kelechi Igwe saboda sauya sheka zuwa jam’iyyar APC a watan Nuwamba 2020.

Ya kuma kori ‘yan majalisar dokokin jihar Ebonyi 16, da aka kora saboda sun shiga jam’iyya mai mulki, cewa da su ci gaba da hakuri.

Gwamnan ya ce: “Ba ni da nadamar barin jam’iyyar PDP. Hukuncin da aka kore ni a matsayin gwamnan ku ba zai tsaya a daukaka kara ba, kuma zan ci gaba da zama gwamna kamar yadda har yanzu n ake aiki.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp