fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Kaduna ta kori Malamai 2,357

Date:

Hukumar kula da ilimin bai daya ta jihar Kaduna, KADSUBEB, ta ce, ta kori malamai 2,357 da suka fadi jarabawar cancanta da aka yi kwanan nan.

Mai magana da yawun ta, Misis Hauwa Mohammed, a cikin wata sanarwa ranar Lahadi a Kaduna, ta ce hukumar ta gudanar da jarabawar tantance malamai fiye da 30,000 a watan Disambar 2021.

Ta ce malaman makarantun firamare 2,192 da suka hada da shugaban kungiyar malamai ta kasa (NUT), Mista Audu Amba, an sallame su ne saboda sun ki zana jarabawar cancanta.

Ta ce an kuma kori wasu malamai 165 daga cikin 27,662 da suka zana jarabawar cancantar aiki saboda rashin nuna kwazo. In ji Vanguard.

Ku tuna cewa gwamnatin Kaduna a shekarar 2018 ta kori malamai 21,780 da suka fadi jarrabawar cancanta, sannan ta maye gurbinsu da wasu 25,000 da aka dauka ta hanyar kwazo.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp