fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gwamnan Zamfara ya dakatar da Hakimi a kan nada shugaban dan ta’adda

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da nadain rawani da Sarkin Birnin Yandoto ya yi wa wani gungun ‘yan fashi da makami mai suna Ada Aleru da ke karamar hukumar Tsafe a jihar.

Dangane da haka gwamnan jihar Bello Mohammed Matawalle ya bayar da umarnin dakatar da Sarkin nan take.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar (SSG) ya fitar kuma ya mika wa jaridar Nigerian Tribune.

Don haka gwamnan ya amince da nada kwamitin da zai binciki lamarin da ya kai ga matakin da sarkin ya dauka.

“Rukunin kwamitin shine kamar haka: Hon Yahaya Chado Gora, Shugaban; Hon. Yahaya Mohd Kanoma; mamba, Muhd ​​Umar B/Magaji; Lawal Abubakar Zannah, Isa Muhd ​​Moriki (Rtd P/Sec), Musa Garba, Sakatare.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “A halin da ake ciki, Alhaji Mahe Garba Marafa, wanda shi ne Hakimin Yandoto, an nada shi don jagorantar al’amuran masarautar.

Idan dai ba a manta ba a ranar Asabar da ta gabata ne sarki Garba Marafa, ya nada wa ‘yan fashin rawani a matsayin Sarkin Fulani a wani biki da ya samu halartar ‘yan bindiga akalla 100.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp