fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gwamnan Zamfara ya dakatar da Hakimi a kan nada shugaban dan ta’adda

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta nesanta kanta da nadain rawani da Sarkin Birnin Yandoto ya yi wa wani gungun ‘yan fashi da makami mai suna Ada Aleru da ke karamar hukumar Tsafe a jihar.

Dangane da haka gwamnan jihar Bello Mohammed Matawalle ya bayar da umarnin dakatar da Sarkin nan take.

Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar (SSG) ya fitar kuma ya mika wa jaridar Nigerian Tribune.

Don haka gwamnan ya amince da nada kwamitin da zai binciki lamarin da ya kai ga matakin da sarkin ya dauka.

“Rukunin kwamitin shine kamar haka: Hon Yahaya Chado Gora, Shugaban; Hon. Yahaya Mohd Kanoma; mamba, Muhd ​​Umar B/Magaji; Lawal Abubakar Zannah, Isa Muhd ​​Moriki (Rtd P/Sec), Musa Garba, Sakatare.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “A halin da ake ciki, Alhaji Mahe Garba Marafa, wanda shi ne Hakimin Yandoto, an nada shi don jagorantar al’amuran masarautar.

Idan dai ba a manta ba a ranar Asabar da ta gabata ne sarki Garba Marafa, ya nada wa ‘yan fashin rawani a matsayin Sarkin Fulani a wani biki da ya samu halartar ‘yan bindiga akalla 100.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp