fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gwamnan Kogi ya yi sabon zubi a gwamnatinsa

Date:

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya amince da nadin sabbin sakatarorin dindindin guda goma a ma’aikatan jihar.

Jaridar Punch ta ruwaito a wata sanarwa da shugabar ma’aikatan jihar Kogi, Misis Hannah Odiyo ta sanyawa hannu, ta bayyana cewa sabbin jami’an da aka nada za su maye gurbin wadanda suka yi ritaya daga aikin gwamnati.

Sanarwar ta bayyana cewa an yi nadin ne bisa cancanta, don haka dole ne a yi la’akari da shi a matsayin kira zuwa ga hidima.

Hukumar ta HoS ta umurci sabbin wadanda aka nada da su yi rayuwa sama da hukumar kuma su ci gaba da kasancewa da aminci ga gwamnati a yayin gudanar da ayyukansu.

A cewar sanarwar, wadanda aka nada kamar yadda gwamnan ya amince su ne Obadaki Zainab David – Adavi; Yakubu Dele Musa – Ankpa1; Andi Modupe Stella Maris – ljumu; Audu Alami – Idah, and Idoko Enejoh Celestine – lgala-Mela Odolu.

Sauran sune Moraiyewa Adeniyi Mathew – Kabba/Bunu; Isah Hussaini Sule – Kogi; Adegbola Isaiah Toluwa – Ogori/Magongo; Ajodo Benjamin Ike – Ibaji, and Razak Falilat – Yagba East. In ji Independent.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp