fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gobara ta tashi a gidan mai na Coniol a Abuja

Date:

An samu tashin gobara a gidan mai na Conoil da ke Area 10, Abuja.

A cewar wakilinmu da ya ziyarci wurin, lamarin ya faro ne da misalin karfe 3:53 na yammacin ranar Asabar.

Wani shaidar gani da ido, Ette Samson, mai zanen hoto a kasuwar UTC Area 10, ta shawarci mazauna yankin da su nisanci wannan gate.

Ya ce, “Gobarar ta tashi ne daga ma’ajiyar gidan mai, gaba daya wurin ya kone. A gaskiya mun makale a halin yanzu saboda an rufe wurin”.

An ga jami’an hukumar kashe gobara ta tarayya suna kokarin kashe gobarar.

Tashar tana da katanga iri daya da Abuja Municipal Area Council, AMAC, kuma jifa ce daga cibiyar fasaha da al’adu ta Cyprian Ekwensi.

Bayan afkuwar lamarin, an samu cunkoson ababen hawa a Area 10 da kewaye.

Har ya zuwa lokacin da ake cike wannan rahoto, gidan mai na ci gaba da cin wuta.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp