fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Girgizar kasa ta hallaka mutane 42 a Indiya

Date:

Masu aikin ceto a jihar Manipur a arewa maso gabashin India, na can suna bincike domin gano mutum 20 da suka ɓata, kwanaki bayan wata girgizar ƙasar mai ƙarfi da aka yi.

Sama da mutum 40 suka mutu a girgizar ƙasar ya zuwa yanzu, wadda kuma ta lalata wani ɓangare na wata tashar jiragen ƙasa.

Yawancin waɗanda lamarin ya rutsa da su leburori ne da kuma mambobin ƙungiyar sa-kai na sojojin India.

Hukumoi sun ce mamakon ruwan sama da afkuwar wata girgizar ƙasa sun kawowa aikin ceto cikas.

Mamakon ruwan sama da aka yi ta tafkawa ya janyo ambaliyar ruwa a jihohi da ke arewa maso gabashin India, musamman ma jihohin Assam da Manipur da Meghalaya da kuma Tripura.

Hakan ya kawo tasiri sosai a jihar Assam, inda sama da mutum 150 suka mutu sakamakon ambaliya da girgizar ƙasa da daidaita miliyoyin mutane. In ji BBC.

An ceto mutum 18 da rai daga wajen da lamarin ya faru a karshen mako. Sai dai jami’ai da ke wajen sun fada wa BBC cewa ‘ikon Allah’ ne kawai zai ceto mutane da yawa.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...
X whatsapp