fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Ghana ce kasa ta farko da ta fara dawo da daliban gida daga Ukraine

Date:

Ghana ta zama ƙasa ta farko daga Afirka da ta kwaso ƴan ƙasarta da suka tsere wa rikicin Ukraine bayan ƙaddamar da yaƙin da Rasha ta yi.

Rukunin farko na ɗalibai ƴan Ghana 17 sun isa filin jirgin sama na Kotoka a Accra a ranar Talata.

Ministan harakokin wajen Ghana tun da farko ya ce ɗalibai 460 ke kan hanyar tsallakawa zuwa Poland da Hungary da Romania da Slovakia da Jamhuriyyar Czech, ƙasashen da ke makwabtaka da Ukraine.

Zuwa yanzu ba a san adadin yawan ƴan Ghana ba da ke Ukraine inda gwamnatin Ghana ke tattaunawa da iyayen ɗaliban domin tantance yawansu

An ƙiyasta cewa sama da ɗaliban Ghana 1,000 ke karatu a Ukraine. In ji BBC,

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp