fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Gakpo zai koma Liverpool daga PSV

Date:

Liverpool ta amince ta sayi dan wasan gaban Netherlands Cody Gakpo daga PSV Eindhoven, in ji kulob din na Holland.

Gakpo, mai shekaru 23, ya taka rawar gani a gasar cin kofin duniya da aka yi a Qatar, inda ya zura kwallaye uku a ragar Netherlands a wasan daf da na kusa da karshe.

Ana sa ran kudin dan wasan zai kasance tsakanin Yuro miliyan 40-50 (£35.4m- £44.3m).

PSV ta ce Gakpo zai tafi Ingila domin kammala cinikin, inda ta kara da cewa zai zama tarihi a gare su.

Liverpool ta fara zawarcin ‘yan wasan gaba Luis Diaz da Diogo Jota suna fuskantar dogon lokaci a jinya.

Manchester United dai na zawarcin Gakpo.

“Hukumomin PSV sun kammala tattaunawar a ranar dambe kuma sun ba Gakpo izinin tafiya Ingila,” in ji wata sanarwa daga bangaren Eredivisie.

Gakpo dai ya taka rawar gani a kakar wasa ta bana inda ya zura kwallaye tara kuma ya taimaka aka zura kwallaye 12 a wasanni 14 da ya buga wa PSV.

Ya kuma zura kwallaye uku sannan ya taimaka biyu a wasanni biyar na gasar Europa.

A gasar cin kofin duniya, ya zura kwallo a raga a duk wasannin da kasarsa ta buga da Senegal da Ecuador da Qatar.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp