fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Fusatattun matasa sun kona ofishin INEC a jihar Enugu

Date:

Wasu da ba a san ko su waye ba sun kona ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), a karamar hukumar Igboeze ta Arewa a jihar Enugu.

Ofishin da ke shelkwata karamar hukumar da ke yankin Ogurute a jihar ya kone kurmus a daren Lahadi bayan da masu laifin suka mamaye yankin.

An tattaro cewa, hukumar kashe gobara ta jihar da ke da ofishi a Ogurute ta kasa shiga domin ceto lamarin, saboda fargabar sake kai hare-hare har sai an samar da tsaro.

Sai dai an gano cewa, a lokacin da aka samar da tsaro, gobarar ta kone ginin gaba daya. Kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito, motocin kashe gobara biyu daga Nsukka da Ogurute ne kawai suka iya yi shi ne hana gobarar bazuwa zuwa ofisoshin da ke kusa.

A halin da ake ciki, wani matashi wanda har yanzu ba a tantance ko wanene ba ya mutu a lokacin da yake kokarin dauke wasu igiyoyin wuta daga na’urar taranfoma a yankin Okija da ke jihar Anambra.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp