fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Firaministan Rwamna ya sauka bayan ya sha barasa

Date:

Firaministan Rwandan, ya sauka daga muƙaminsa tare da neman afuwar ‘yan ƙasar saboda shan barasa a lokacin da yake tuƙi.

Gamariel Mbonimana ya ajiye muƙaminsa kwana guda bayan da shugaban ƙasar Paul Kagame ya soke shi kan yin tuki a lokacin da ya sha barasa.

A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na Twitter mista Mbonimana ya nemi afuwar ‘yan ƙasar da kuma shugaban ƙasar yana mai alƙawarta cewa ”ba zai sake shan giya ba”.

Tuƙi yayin da aka sha barasa laifi ne a ƙasar, da tararsa ta kai dala 140, tare da ɗaurin kwana biyar idan an kama shi.

Yayin da yake wani jawabi a ƙarshen mako shugaban ƙasar Paul Kagame ya soki ‘yan sandan ƙasar kan rashin kama firaministan, saboda ”kariyar” da yake da ita.

Mista Mbonimana shi ne firaministan ƙasar tun shekarar 2018, mamba ne a jam’iyyar Liberal Party wadda ke kawance da jam’iyyar RPF ta shugaba Kagame mai mulkin ƙasar.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp