fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Fayose ya fice daga jam’iyyar PDP

Date:

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya fice daga jam’iyyar PDP, ya kuma bar siyasar bangaranci.

Wannan dai na zuwa ne kwana guda bayan da PDP ta sha kaye a zaben shugaban kasa da jam’iyyar All Progressives Congress, APC.

Fayose ya bayyana murabus din sa ne a lokacin da ya fito a matsayin bako a gidan talabijin na ARISE TV.

Ya kuma bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ki amincewa da tayin wa’adin mulki daya domin samun goyon bayan gwamnonin G5.

Atiku ya sha kaye a jihohin G5 a hannun dan takarar APC Bola Tinubu wanda ya lashe uku, kuma dan takarar jam’iyyar Labour Obi ya lashe jihohi biyu.

Da yake sanar da murabus dinsa, Fayose ya ce, “Daga yau, na daina PDP.”

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp