fidelitybank

Da Dumi-Dumi: FAAN za ta rufe filin jirgin sama na Legas

Date:

Hukumar kula da filayen jiragen sama ta kasa (FAAN), a yau 7 ga Yuli, 2022, ta ce, za ta rufe tashar jirgin saman Muritala Muhammed (MMA), titin saukar jiragen sama don shigar da hasken wutar lantarki (AFL).

FAAN, an tattara, za ta sanya fitulu titin jirgin sama, domin titin jirgin sama mai lamba 18L/36R don komawa ga cikakken aiki, da wuri-wuri.

A cikin sanarwar zuwa Airman (NOTAM), daga Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Najeriya (NAMA), za a rufe titin jirgin sama daga karfe 12 na dare ranar Alhamis, 8 ga Yuli, 2022 har zuwa 11 na dare ranar Litinin, 8 ga Satumba, 2022.

LEADERSHIP ta ruwaito cewa, FAAN ta gudanar da taro da kamfanonin jiragen sama a ranar 5 ga watan Yuli, inda aka sanar da lokacin da kuma yadda za a bi.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp