fidelitybank

Da Dumi-Dumi: EFCC ta kama ‘yan damfarar Internet 92

Date:

Jami’an hukumar Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) sun kama wasu mutane 92 da ake zargi da damfarar yanar gizo (wato Yahoo Boys) a wani samame da suka kai a wurare daban-daban a garin Fatakwal na jihar Ribas.

A wata sanarwa da hukumar ta EFCC ta fitar a ranar Juma’a ta hannun shugabanta, kafafen yada labarai da wayar da kan jama’a, Wilson Uwujaren, ya ce an kama wadanda ake zargin ne da laifin zamba ta yanar gizo a Choba da Ada George axis na Fatakwal, biyo bayan rahoton sirri.

Sanarwar ta ce binciken da aka yi na na’urorin da aka gano daga hannun wadanda ake zargin sun nuna cewa 64 daga cikinsu na da abubuwan da ba su dace ba a cikin wayoyinsu da sakwannin imel.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp