fidelitybank

Da Dumi-Dumi: EFCC ta kama ‘yan damfarar Internet 92

Date:

Jami’an hukumar Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) sun kama wasu mutane 92 da ake zargi da damfarar yanar gizo (wato Yahoo Boys) a wani samame da suka kai a wurare daban-daban a garin Fatakwal na jihar Ribas.

A wata sanarwa da hukumar ta EFCC ta fitar a ranar Juma’a ta hannun shugabanta, kafafen yada labarai da wayar da kan jama’a, Wilson Uwujaren, ya ce an kama wadanda ake zargin ne da laifin zamba ta yanar gizo a Choba da Ada George axis na Fatakwal, biyo bayan rahoton sirri.

Sanarwar ta ce binciken da aka yi na na’urorin da aka gano daga hannun wadanda ake zargin sun nuna cewa 64 daga cikinsu na da abubuwan da ba su dace ba a cikin wayoyinsu da sakwannin imel.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp