fidelitybank

Da Dumi-Dumi: EFCC ta kama mutane 18 masu damfara ta Internet a Abuja

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta kama wasu mutane 18 da ake zargi da damfarar Intanet a Abuja.

A cewar wata sanarwa da hukumar ta fitar, an kama wadanda ake zargin ne a ranar 4 ga watan Yuli, 2022, a unguwar Trademore Estate, Lugbe, Abuja, biyo bayan samun rahotannin sirri kan zargin da ake yi musu na damfara a Intanet.

Wadanda ake zargin sune: ThankGod Oche, Joshua Olehja, Adamu Abdulkadir, David Bruno Bidemi, Emmanuel Avoh, Micheal Oche, Francis Abbah, Kayode Itodo, Shedrack Chibuike da Okeowo Elijah.

Sauran sun hada da: Victor Emmanuel, Emmanuel Edache, Abah Joseph Theophilus, Sunday Agidani, Elijah Adamu, Emmanuel Ahme, Moses Agada da Adacole Michel.
Kayayyakin da aka kwato daga hannun wadanda ake zargin sun hada da mota kirar Lexus, kwamfutocin tafi da gidanka, da wayoyin hannu.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp