fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Dole a hukunta kamfanonin da suka shigo da man fetur mara kyau – Buhari

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarni hukunta wadanda suka samar tare da shigo da gurbataccen man fetur a kasar nan.

Muhammadu Buhari ya bayar da wannan umarnin ne a wata takarda da ya fitar a ranar Alhamis ta hannun Garba Shehu, babban mai bada shawara na musamman ga shugaban kasan a harkar yada labarai.

Ya ce,”Duk mai hannu a wannan lamarin, dole ne a hukunta shi kan almundahana da kuma shigo da kaya marasa kyau tare da siyarwa”. In ji Buhari.

Muhammadu Buhari ya kuma umarci hukumomin gwamnati da suka dace da su dauka duk matakin da ya yi daidai da dokar kasar nan, wurin tabbatar da an mutunta tare da bai wa jama’a kariya daga masu almundahana a kasuwa da rashin adalci.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp