fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Dan takarar PDP a Filato ya mutu

Date:

Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaben 2023 a mazabar Pengana, Matthew Akawu ya muru.

Akawu wanda aka baiwa takardar kudirin daga tutar jam’iyyar a zaben ‘yan majalisar jiha na 2023, an ce ya halarci taron sabuwar shekara a mazabar ranar Laraba, kamar yadda wata majiya ta iyali ta bayyana.

“Sai ya ce ba ya jin dadin komawar sa gida, lamarin ya tabarbare aka kai shi asibiti.

“Abin takaici, ya mutu da sanyin safiyar Juma’a”, majiyar ta tabbatar.

Shi ma da yake magana, Sakataren Yada Labarai na PDP a Jihar, John Akans, ya tabbatar da rasuwar dan takarar.

Dan takara a jihar Ogun ya mutu

“Eh muna sane da rasuwar dan takararmu na mazabar jihar Pengana amma jam’iyyar za ta fitar da sanarwa a kan hakan, abin da zan iya fada maka kenan”.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp