fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Dalibai sun kona dalibar da ta yi batanci ga fiyayyen halita

Date:

Wata dalibar kwalejin ilimi ta Shehu Shagari da ke jihar Sokoto aN kona ta, da ta fito daga makarantar saboda zargin batanci ga Annabi Muhammad (SAW).

SaharaReporters ta tattaro cewa, lamarin ya faru ne da safiyar Alhamis.

Dalibai ne suka kone ta har lahira, inda suka fito da ita daga dakin kwanan ta.

Hakazalika a watan Maris din shekarar 2021, wasu fusatattun matasa da shugabannin al’ummar Sade ke marawa baya a karamar hukumar Darazo ta jihar Bauchi, sun kona wani mutum mai suna Talle Mai Ruwa, har lahira bisa zarginsa da zagin Annabi Muhammad.

SaharaReporters ta gano cewa an ciro Mai Ruwa daga gidansa a ranar Talata a gaban mahaifiyarsa kuma aka kona shi har lahira a tsakiyar al’umma.

Shedun gani da ido sun raba hotunan gory na lamarin da SaharaReporters wadanda suka nuna matashin mai matsakaicin shekaru ya kone tare da tayoyi.ci

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...
X whatsapp