fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Dalibai 3 da aka yi garkuwa dasu a Kaduna sun shaki iska

Date:

An yi bukukuwa a jiya bayan masu garkuwa da mutane sun sako wasu dalibai mata uku na Kwalejin Ilimi ta Jihar Kaduna (KSCOE).

Naija News ta fahimci cewa, kwanaki uku da suka gabata ne aka sace ‘yan matan kuma wadanda suka sace su sun nemi a biya su kudi mai yawa.

An bayyana sunayen daliban da aka sace tun da farko, Racheal Edwin, Esther Ishaya, Promise Tanimu, da Beauty Luka, dukkansu a karamar hukumar Jemaa ta jihar.

Da yake zantawa da Aminiya tun farko kan lamarin, Shugaban kungiyar daliban, Kwamared Benjamin Fie ya ce: “Tuni wadanda suka yi garkuwa da su ke neman a biya su makudan kudin fansa domin a sako su. Muna so mu yi amfani da wannan kafa wajen jawo hankalin al’ummar kwalejin da daukacin daliban da su jajirce wajen yin addu’o’i, da makaranta da kuma iyayensu.”

the sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp