fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Buhari ya rattaba hannu akan dokar mika mulki ga wata gwamnati

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan wata doka ta zartarwa kan sauwaka da gudanar da sauye-sauyen shugaban kasa.

Buhari ya ce, hakan zai inganta mika mulki daga wannan gwamnatin zuwa waccan gwamnatin ba tare da wata matsala ba.

An bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da aka tabbatar ta shafinsa na Twitter ranar Alhamis.

Karanta Wannan: Buhari zai taron gaggawa a kan matsalar da ake fuskanta

Shugaban ya kuma bayyana cewa ya amince da kafa kwamitin mika mulki na shugaban kasa, wanda sakataren gwamnatin tarayya, SGF zai jagoranta.

Buhari ya rubuta: “Na rattaba hannu kan dokar zartarwa mai lamba 14 na shekarar 2023 kan Saukakewa da Gudanar da Canjin Shugaban Kasa. Sabuwar Dokar Zartarwa ta kafa tsarin doka don mika mulki gadan-gadan daga wannan Gwamnatin Shugaban kasa zuwa waccan.

“Na kuma amince da kafa kwamitin mika mulki na shugaban kasa, wanda sakataren gwamnatin tarayya (SGF) zai jagoranta, don saukakawa da kuma gudanar da shirin mika mulki ga shugaban kasa a 2023.”

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen É—an gwagwarmayar nan kuma É—an jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp