fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Buhari ya rantsar da sabon Alkalin alkalai

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da mai shari’a Olukayode Ariwoola a matsayin babban jojin Najeriya, CJN.

An rantsar da Ariwoola a ranar Litinin a zauren majalisar da ke Abuja.

Ya karbi mulki daga hannun tsohon CJN, Ibrahim Tanko Muhammad wanda ya yi murabus a ranar Litinin, saboda rashin lafiya.

An haifi Mai shari’a Ariwoola ne a ranar 22 ga watan Agustan shekarar 1958, kuma a halin yanzu shi ne babban alkalin kotun koli.

Tsohon Alkalin Kotun Daukaka Kara ne kuma an daukaka shi zuwa Kotun Koli, bayan sauya shekarsa daga Babbar Kotun Jihar Oyo.

Ariwoola ya fara karatunsa ne a garinsu Iseyin a makarantar Muzahara ta karamar hukumar Oluwole a karamar hukumar Iseyin ta jihar Oyo tsakanin 1959 zuwa 1967.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp