fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Buhari ya rantsar da sabon Alkalin alkalai

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da mai shari’a Olukayode Ariwoola a matsayin babban jojin Najeriya, CJN.

An rantsar da Ariwoola a ranar Litinin a zauren majalisar da ke Abuja.

Ya karbi mulki daga hannun tsohon CJN, Ibrahim Tanko Muhammad wanda ya yi murabus a ranar Litinin, saboda rashin lafiya.

An haifi Mai shari’a Ariwoola ne a ranar 22 ga watan Agustan shekarar 1958, kuma a halin yanzu shi ne babban alkalin kotun koli.

Tsohon Alkalin Kotun Daukaka Kara ne kuma an daukaka shi zuwa Kotun Koli, bayan sauya shekarsa daga Babbar Kotun Jihar Oyo.

Ariwoola ya fara karatunsa ne a garinsu Iseyin a makarantar Muzahara ta karamar hukumar Oluwole a karamar hukumar Iseyin ta jihar Oyo tsakanin 1959 zuwa 1967.

world news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...
X whatsapp