fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Buhari ya mika sunayen mutum 7 majalisa wanda za su maye gurbin ministoci

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rubutawa majalisar dokoki wasika yana neman a tabbatar da sunayen ministoci 7, domin maye gurbin wadanda suka yi murabus domin cimma burinsu na takarar shugaban kasa da na gwamna.

Daga cikin Ministoci da aka amince da nadin a Majalisar Buhari sun hada da, Henry Iko, Jihar Abia, Umana Umana, Akwa Ibom, Ekuma Joseph, Jihar Ebonyi, Goodluck Opiah, Jihar Imo, Umar El-Yakub, Jihar Kano, Ademola Adegoroye, Jihar Ondo. da Odum Odi, Jihar Riba.

Ku tuna cewa an samu baraka a tsakanin mambobin majalisar zartarwa ta tarayya bayan ficewar Emeka Nwajiuba, karamin ministan ilimi, Rotimi Amaechi, ministan sufuri, da Ogbonnaya Onu, ministan kimiyya da fasaha da dai sauransu.

the nation newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar Æ´ansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naÉ—a kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka Æ´anbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe Æ´anbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp