fidelitybank

Da Dumi Dumi: Buhari ya ki amincewa da kudurin dokar zabe

Date:

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ki amincewa da kudirin dokar zabe ta 2021.

THISDAY ta rawaito cewa hakan ne a wata wasika da Buhari ya aikewa shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan, cewa halin da a ke ciki a kasar ba zai ba shi damar sanya hannu kan kudirin ba.

Daga cikin wasu dalilan kin amincewa da kudirin, shugaban ya bayar da misali da tsadar gudanar da zaben fidda gwanin kai tsaye da kalubalen tsaro na sa ido kan zaben da take hakkin ‘yan kasa da kuma mayar da kananan jam’iyyun siyasa saniyar ware.

Buhari ya ce, ya samu shawarwari daga ma’aikatu da hukumomin gwamnati da abin ya shafa, sannan kuma ya yi nazari sosai kan kudurin bisa la’akari da abubuwan da ke faruwa a tarayyar Najeriya a halin yanzu.

Shugaban ya kuma ce zai fi kyau a bar kowace jam’iyyar siyasa ta tantance ‘yan takarar zaben ta.

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp