fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Ba a hangi gwamnan Adamawa ba a taron gwamnonin PDP

Date:

Gwamnan jihar Adamawa Umaru Fintiri bai halarci taron da kungiyar gwamnonin jam’iyyar PDP suka gudanar ba a yau Laraba a gidan gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu a Umuobiakwa, karamar hukumar Obingwa.

An hangi Gwamnan Taraba Darius ya samu wakilcin mataimakinsa Haruna Manu.
Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da Gwamna Ifeanyi Ugwuanyi (Enugu); Nyesom Wike (Rivers); Ifeanyi Okowa (Delta); Godwin Obaseki (Edo); Aminu Tambuwal ( Sokoto); Seyi Makinde (Oyo); Douye Diri (Bayelsa); Emmanuel Udom (Akwa Ibom) da Samuel Ortom (Benue).

Duk da cewa babu wata sanarwa a hukumance da gwamnatin jihar ta Abia ta yi kan ziyarar gwamnonin, amma an tattaro shiyya shi ne kan gaba a batutuwan da za su yi la’akari da su.

Gwamnonin, har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, sun yi wata ganawar sirri.

Za su yi jawabi ga ‘yan jarida a karshen taron na su, in ji The Nation.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miĈ™a saĈ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Ĉ´an ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Ĉ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ĉ˜arfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barĈ™wanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Ĉ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Ĉ™asa – Fadar Shugaban Ĉ˜asa

Fadar shugaban Ĉ™asa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...
X whatsapp