fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Atiku ya gana da Wike bayan ya doka shi da kasa a zaben fidda gwani

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party, Atiku Abubakar, a ranar Litinin ya gana da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike a Abuja, kamar yadda jaridar PUNCH ta rawaito..

Atiku ya doke Wike ne a zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar da aka gudanar a Abuja a daren ranar Asabar.

Atiku ya samu kuri’un wakilai 371 yayin da abokin hamayyarsa (Wike), ya samu kuri’u 237.

Taron na ranar litinin, an tattaro shi ne domin sulhunta shugabannin jam’iyyar biyu tare da baiwa jam’iyyar PDP tazarce a zaben shugaban kasa na 2023 da jam’iyyar All Progressives Congress mai mulki.

Taron ya kuma samu halartar tsohon gwamnan jihar Ekiti kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Ayodele Fayose, da wasu jiga-jigan jam’iyyar PDP.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp