fidelitybank

Da Dumi-Dumi: APC za ta gudanar da babban taron ta a Fabrairu

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki ta tsayar da ranar da za ta gudanar babban taron ta na kasa.

Jaridar Blueprint ta rawaito cewa a na sa ran, babban taronta na kasa zai wakana ne a tsakanin ranakun 25 zuwa 26 ga watan Fabrairu.

Da ya ke tabbatar da ranar a wannan Juma’ar ga jaridar ta Blueprint a Abuja, wani jigo a jam’iyyar, wanda ya nemi a sakaye sunansa ya ce kwamitin riko na musamman a karkashin Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya amince da gudanar da taron a tsakanin ranakun 25 zuwa 26 ga watan Fabrairu.

Ya ce “Zan iya gaya muku cewa, za a gudanar da babban taron mu na kasa nan da ranar 25 ko 26 ga watan Fabrairu a nan Abuja, wanda kwamitin riko na kasa ya tabbatar”.

 

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...
X whatsapp