fidelitybank

Da Dumi-Dumi: APC ta lashe zaben gwamnan Cross River

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), ta bayyana dan takarar gwamnan jihar Cross River na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Cross River, Bassey Otu a matsayin wanda ya lashe zaben ranar 18 ga watan Maris a shiyyar Kudu-maso-Kudu.

Otu wanda tsohon dan majalisar tarayya ne ya samu kuri’u 258,619 inda ya kayar da abokin hamayyarsa kuma dan takarar Sanata Sandy Onor na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) wanda ya samu kuri’u 179,636.

Karanta Wannan: Da Dumi-Dumi: APC ta lashe zaben gwamnan jihar Ebonyi

Da ayyana shi a matsayin zababben gwamna da alkalan zabe, Otu zai gaji gwamna mai ci kuma dan jam’iyyar APC, Ben Ayade wanda wa’adinsa na shekaru takwas zai kare a ranar 29 ga Mayu, 2023.

Ya zuwa yanzu dai an bayyana sakamakon zaben gwamnoni 18. Jam’iyyar APC ce ke kan gaba da jihohi 12, PDP mai jihohi biyar sai kuma jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) mai jiha daya.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp